Saw this photo and report on a Hausa guy's

Facebook page, Musa Saqafa...he shared the

photo and wrote in Hausa. Tried to use Google

translate to find out what he wrote...but the

Google English version made no sense. Read

what he wrote in Hausa after the cut and please

help us translate..





NNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN

YA ALLAH MUNA ROQONKA DA SUNAYANKA

KYAWAWA WA'YANDA MUKA SANI DA WANDA

BAMU SANIBA,

WANNAN YARON DA WASU MASU NEMAN DUNIYA

TA HARAMTACCIYAR HANYA SUKA KWAQULEWA

IDANUWA A ZARIA. KAHANASU KWANCIYAR

HANKALI ADUNIYA KAHADASU DA BALA'I IRINNA

MUTANAN ANNABI SHUAIBU, DA SALIHU, DA

NUHU AMIN.

ALLAH KASAKAMASA KABIMASA HAKKINSA

KABASHI LAFIYA AMIN.

0 comments:

Post a Comment

Comments system

Disqus Shortname

 
Top